fidelitybank

NCC za ta baiwa kamfanonin sadarwa wa’adin kwana 30 a Najeriya

Date:

Hukumar Sadarwa ta kasa NCC, ta shirya bai wa kamfanonin sadarwa a kasar wa’adin kwanaki 30, domin shawo kan duk wasu matsaloli da masu amfani da layuka da sauran hanyoyin sadarwa ke fama da su.

A cewar hukumar, idan mai amfani da layi ya mika ƙorafinsa amma aka ƙi a saurare shi, zai iya sanar da ita bayan kwanaki 30, inda ita kuma za ta dauki matakin da ya dace.

An dai bayyana hakan ne cikin wani sabon daftarin dokokin ayyuka na hukumar da aka ɗora a shafinta na Internet.

Masu amfani da wayoyin hannu a Najeriya dai sun jima suna ƙorafi kan yadda kamfanonin layuka a ƙasar ke nuna halin ko in kula da ƙorafe-ƙorafensu.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp