fidelitybank

NCC ta karbi igiyar kebir daga hannun manhajar Google

Date:

Hukumar Sadarwa ta kasa (NCC) ta ce, kasar za ta karbi kebir na karkashin ruwa na Google manhajar (Equiano) kafin karshen watan Afrilu.

Ikechukwu Adinde, daraktan hulda da jama’a na NCC ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis, bayan da Google Global Services Nigeria ya kai ziyarar ban girma ga hukumar.

A cewar sanarwar, NCC ta ce Google ya bayyana kudirinsa na yin aiki tare da hukumar wajen ciyar da ayyukan samar da hanyoyin sadarwa na duniya gaba da inganta manufofin sauyin zamani na kasar.

Da yake karbar tawagar Google, Umar Danbatta, mataimakin shugaban zartarwa na NCC, ya ce, hukumar na fatan ganin shirye-shiryen bangarorin biyu sun yi tasiri ta hanyar inganta hadin gwiwa tsakanin NCC da Google Nigeria don yin tasiri mai adadi da yawa.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp