fidelitybank

NCAA ta rufe babbar cibiyar Globacom saboda taurin bashi

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA ta ce, ta rufe ainihin babbar cibiyar kamfanin Globacom Limited da ke Wuse 2, Abuja, saboda rashin biyan bashin Naira biliyan 4.7, bisa gaggarumin matsin lamba da gwamnatin tarayya ta yi.

Babban daraktan hukumar ta NCAA, Musa Nuhu, ya gudanar da atisayen ne a ranar Laraba a karkashin kulawar ministan sufurin jiragen sama Hadi Sirika.

Ya kuma ce,”Hukumar tawa ta na fuskantar matsananciyar matsin lamba daga gwamnatin tarayyar Najeriya, kuma za mu yi iya kokarinmu a kan ikon da a ka ba mu, domin ganin an warware biyan basussukan,” inji Nuhu .

Ya kuma shaida wa manema labarai bayan ya kulle ginin cewa, za a sauya wurin ne har sai Globacom ya biya bashin.

Ya bayyana cewa, kamfanin ya biya Naira miliyan 500 ne kawai daga cikin Naira biliyan 5.2 da ya ke bi, inda ya nuna cewa bashin da a ke bin ya kai Naira biliyan 4.7.

A cewarsa, sauran kamfanonin sadarwa su na biya sai dai kamfanin Globacom, wanda ya kasa hadawa tun 2007.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp