fidelitybank

NBC ta tsawaita wa’adin lasisin kafafen yaɗa labarai

Date:

Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta (NBC), ta tsawaita wa’adin biyan bashin da ta saka wa kafofin labaran da ta ƙwace wa lasisi.

A ranar Juma’a ne NBC ta ƙwace lasisin aiki na kafofin yaɗa labaran fiye da 50 saboda abin da ta ce sun kasa biyan bashin da take bin su kuma ta ba su awa 24 su yi hakan.

Sai dai cikin wata sanarwa da ta fitar a yau Asabar, hukumar ta ce ta ƙara wa’adin zuwa ranar Laraba, 23 ga watan Agustan 2022 maimakon kwana ɗaya, inda ta umarce su da su biya kuɗin.

“Dukkan kafofin labaran da suka gaza biyan bashinsu, an umarce su da su kulle daga ranar 24 ga Agusta, 2022,” a cewar sanarwar da shugaban hukumar Balarabe Shehu Ilelah ya sanya wa hannu.

Daga cikin kafofin da NBC ta ƙwace musu lasisi akwai: gidan talabijin na AIT, Silverbird TV, Raypower FM, Rhythm FM.

Hukumar ta ce, tana bin gidajen labaran kudin da suka kai naira biliyan 2.66 don sabunta lasisin nasu.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp