fidelitybank

NBC ta janye dakatarwar da da yi wa kafofin yada labarai

Date:

Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa (NBC), ta dakatar da rufe gidajen yada labarai da ake bi bashi a fadin kasar nan.

A ranar 19 ga watan Agusta ne hukumar NBC ta sanar da soke lasisin gidajen Talabijin mai zaman kanta na Afrika (AIT), da gidan talabijin na Silverbird da kuma wasu gidajen watsa labarai 50 saboda rashin biyansu kudaden sabunta lasisi.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, Darakta Janar na NBC Balarabe Shehu ya ce Hukumar ta yanke shawarar dakatar da rufe gidajen rediyon.

Shehu ya bayyana cewa dakatarwar ta wucin gadi ce.

Ya kuma danganta dakatarwar da taron da NBC ta gudanar da shuwagabannin kungiyar yada labarai ta Najeriya (BON) da sauran masu ruwa da tsaki a harkar.

NBC DG ya nuna godiya ga BON, masu lasisin da abin ya shafa da masu ruwa da tsaki na masana’antar watsa shirye-shirye don amsawa da shiga tsakani.

Wasu sassan sanarwar sun ce, “Hukumar yada labarai ta kasa, a ranar Juma’a, 19 ga watan Agusta, 2022, ta bayar da sanarwar rufe lasisin da ke bin hukumar bashi.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp