fidelitybank

NATO ba za ta iya hana Rasha sahawagin jirage ba – Stoltenberg

Date:

Shugaban kungiyar NATO, Jens Stoltenberg, ya tattauna da manema labarai a Brussels bayan taron ministocin tsaro na ƙungiyar.

Da BBC ta tambaye shi ko akwai wasu ƙasashe da suke son a hana shawagin jirage, idan har NATO ta yanke shawarar ba za ta yi ba.

Stoltenberg ya bayar da amsa cewa, mambobin ƙungiyar kansu a haɗe yake na mataki guda na kaucewa tura sojoji a ƙasa ko na sama “saboda muna da haƙƙin tabbatar da cewa yaƙin Ukraine bai fantsama ba.”

BBC ta kuma tambaye shi ko yana tunanin Ukraine ta sassuta kan burinta na shiga NATO a matsayin babban mataki na tattaunawa da Rasha.

Stoltenberg wanda yake bikin zagoyowar ranar haihuwarsa – ya ce “Ukraine ƙasa ce mai ƴanci kuma tana da damar ta zaɓi makomarta. ” Ya rage nasu su yi yanke shawarar burin shiga Nato ko kuma aa,” in ji shi.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp