fidelitybank

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar da komawa bakin aiki, inda ta bayyana cewa ba ta da hurumin komawa har sai an kawo ƙarshen dakatarwar da aka yi mata.

A wata sanarwa da kakakin majalisar, Yemi Adaramodu ya fitar ranar Lahadi, ya jaddada cewa babu wani umarnin kotu da ya ce majalisar ta karɓi Sanata Natasha kafin ƙarewar lokacin da aka dakatar da ita.

An dakatar da sanata Natasha ne tun watan Maris ɗin 2025 sakamakon karya dokokin majalisar bayan ta yi gardama da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio – inda ta zarge shi da cin zarafi ta hanyar lalata, abin da Akpabio ya musanta.

A kwanakin baya, Natasha, wadda ta dogara da hukuncin da mai shari’a Binta Nyako na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke, ta bayyana niyyarta ta komawa zauren majalisa ranar Talata, 22 ga Yuli, 2025.

Sai dai, kakakin majalisar dattawa ya ce hukuncin ba ya ɗauke da wani umarni na doka da ya ce majalisar ta karɓi dawowar sanatar kafin karewar wa’adin dakatarwa da aka yi mata.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp