fidelitybank

Nasarar Uzodinma da Ododo ta samo asali ne daga jagoran mu Tinubu – Barau

Date:

Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya taya gwamna Hope Uzodinma da Usman Ododo murnar nasarar da suka samu a zaben da aka kammala a jihohin Imo da Kogi, bi da bi.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana Uzodinma da Ododo ‘yan takarar jam’iyyar APC a matsayin wadanda suka lashe zaben gwamna da aka gudanar a jihohin Imo da Kogi ranar Asabar.

Sanata Barau, a wata sanarwa da ya fitar ta hannun mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Ismail Mudashir, ya bayyana nasarorin Uzodinma da Ododo a matsayin nuna kwarin guiwar al’ummar jihohin biyu kan shirye-shirye da manufofin jam’iyyar APC.

Nasarorin da ya samu, ya ce za su baiwa Gwamna Uzodinma damar hada ayyukan raya kasa a jihar Imo da kuma Ododo domin ci gaba da shirye-shiryen tallafawa jama’a na Gwamna Yahaya Bello a jihar Kogi.

“Nasarar kuma ta samo asali ne daga jagororin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da shugaban babbar jam’iyyarmu ta kasa, Dakta Addullahi Umar Ganduje, wanda ya kara hada kan jam’iyyarmu,” inji shi.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp