fidelitybank

Nasarar Tinubu ba ita ce ƙarshen siyasa ta ba – Obi

Date:

Ɗan takarar shugaban ƙasa a Najeriya na jam’iyyar Labour a zaɓukan 2023, Peter Obi, ya ce hukuncin Kotun Koli ba shi ne karshen siyasarsa ba.

Obi ya bayyana haka ne a wani taron manema labarai da ya kira a yau Litinin a Abuja, inda ya ce shi da magoya bayansa waɗanda ake kira “Obedient Movement” sun zama ƴan adawa a siyasar Najeriya.

“Muradina shi ne samar da sabuwar Najeriya kuma hakan ba zai sauya ba duk da hukuncin da Kotun Koli ta yanke a ranar 26 ga watan Oktoba,” in ji shi.

Ya ce “yadda abubuwa ke tafiya a ƙasar nan, su suka saka muka fito domin zama ƴan adawa a ɓangaren siyasar ƙasar, saboda tana son samun ƴan adawa masu karfi.

Obi ya ce Kotun ta yi watsi da shaida ta yankan shakku, kamar kin amfani da dokokin zaɓe da ya ce INEC ba ta yi ba, abu kuma da ya ce bai kamata hukumar zaɓen tayi wasa da shi ba.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp