fidelitybank

Nasarar da muka samu a wajen Rangers ba abu ne mai sauki ba – Lobi

Date:

Babban kocin Lobi Stars, Eugene Agagbe, ya ce nasarar da kungiyarsa ta samu a ranar shida da suka yi da Rangers ba abu ne mai sauki ba.

Kungiyar Pride ta Benue ta lallasa Rangers da ci 2-1 a filin wasa na Lafiya a ranar Alhamis.

Agagbe ya yi imanin sauye-sauyen dabarun da aka bullo da su yayin wasan sun share fagen samun nasara.

“Ba abu ne mai sauki ba amma Allah ya taimake mu mu cimma burinmu a wasan,” kamar yadda ya shaida wa kafar yada labarai ta Lobi Stars.

“A wani mataki, dole ne in yi wasu sauye-sauye na dabara kuma ina farin ciki cewa ‘yan wasan da muka gabatar ba su ba mu kunya ba.

“Shirin da na fara shi ne mu samu nasara ba tare da wani shamaki ba. Za mu ci gaba da daukar wasannin kamar yadda suka zo.”

Lobi Stars za ta kara da Bayelsa United a wasan mako na 7 a Yenagoa ranar Lahadi.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp