fidelitybank

Nasarar Adeleke saƙo ne ga ƴan Najeriya a zaɓen 2023 – Obaseki

Date:

Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo, ya ce, nasarar da Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala, sako ne karara ga ‘yan Najeriya gabanin babban zaben 2023.

DAILY POST ta ruwaito cewa, hukumar zabe mai zaman kanta, jami’in zabe na INEC a zaben gwamnan Osun, Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a safiyar Lahadi, ya bayyana Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben.

Adeleke, tsohon dan majalisar tarayya ne ya zama wanda ya lashe zaben gwamna da kuri’u 403,371.

A cewar INEC, Adeleke ya samu kuri’u mafi girma inda ya doke babban abokin takararsa, Gboyega Oyetola wanda shi ma ya samu kuri’u 375,027.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...
X whatsapp