fidelitybank

Nasarar Adeleke saƙo ne ga ƴan Najeriya a zaɓen 2023 – Obaseki

Date:

Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo, ya ce, nasarar da Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala, sako ne karara ga ‘yan Najeriya gabanin babban zaben 2023.

DAILY POST ta ruwaito cewa, hukumar zabe mai zaman kanta, jami’in zabe na INEC a zaben gwamnan Osun, Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a safiyar Lahadi, ya bayyana Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben.

Adeleke, tsohon dan majalisar tarayya ne ya zama wanda ya lashe zaben gwamna da kuri’u 403,371.

A cewar INEC, Adeleke ya samu kuri’u mafi girma inda ya doke babban abokin takararsa, Gboyega Oyetola wanda shi ma ya samu kuri’u 375,027.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp