fidelitybank

Narges ta lashe kyautar zaman lafiya ta Nobel

Date:

Kwamitin zaman lafiya mai kula da kyautar Nobel ya ba da shelar cewa wata ƴar kasar Iran, mai fafutukar kare haƙƙin mata, Narges Mohammadi ce ta lashe kyautar zaman lafiya ta Nobel a bana.

Kwamitin ya ce ta samu kyautar ne saboda fafutukar da take yi a kan cin zarafin mata a Iran da kuma kokarinta na inganta ‘yancin ɗan’adam da ‘yancin kowa da kowa.

Narges Mohammadi ƴar kasar Iran ce mai fafutuka kuma mataimakiyar shugaban cibiyar kare hakkin bil adama, wadda wani da ya taɓa lashe kyautar Nobel a kan zaman lafiya, Shirin Ebadi ya kafa.

Narges Mohammadi ta fuskanci hukuncin dauri da dama tun daga shekara ta 2011 kuma a halin yanzu tana tsare a gidan yarin Evin da ya yi kaurin suna a Tehran a kan tuhumar “yaɗa farfaganda”.

A bana kuma, an saka ta a cikin shirin mata 100 na BBC- shirin da ya kunshi jerin manyan mata 100 masu kokarin zaburar da mutane da kuma karfin faɗa-a-ji daga ko’ina a fadin duniya.

A yayin da ake sanar da lashe kyautar, kwamitin Nobel ya ce “jajircewarta da gwagwarmayarta ne suka sanya ta cancancin lashe kyautar”.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp