fidelitybank

NAPTIP ta kuɓutar da ƴan Najeriya tara da aka yi niyyar safarar su zuwa Libya

Date:

Hukumar da ke yaƙi da fataucin mutane ta Najeriya, NAPTIP ta ce ta kuɓutar da wasu ƴan Najeriya da aka yi niyyar safararsu zuwa Libya.

Kwamandan hukumar a jihar Zamfara, Aliyu Abubakar ya bayyana cewa an samu nasarar ceto mutanen tara ne a iyakar Babura da ke jihar Jigawa, kamar yadda gidan talabijin na Channels a Najeriya ya ruwaito.

Aliyu ya ce akwai mata guda uku cikin mutanen tara – waɗanda ƴan asalin jihar Zamfara ne.

Sun tserewa gidajensu ne sakamakon hare-haren ƴanbindiga, inda suka koma zama a Kaduna.

NAPTIP ta ja hankalin mutane kan faɗawa makomar masu safarar mutane – inda ta ce kowa ya yi taka tsantsan.

Safarar mutane dai ba sabon abu bane a kan iyakokin Najeriya, inda a watan Fabrairu, gwamnatin jihar Neja ta karɓi yara 21 da hukumar shige da fice ta kuɓutar da su – waɗanda ba su haura shekara tara ba lokacin da ake tafiya da su Nijar.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp