fidelitybank

NAPTIP ta haɗa yaro da iyayen sa a Kano bayan shekara

Date:

Hukumar hana fataucin mutane ta kasa (NAPTIP), reshen jihar Kano, ta sake hada Isma’il Sabo mai shekaru 12 da mahaifiyarsa, shekara daya bayan an bayyana bacewarsa.

Kwamandan hukumar na shiyyar, Abdullahi Babale, ya mika Isma’il ga mahaifiyarsa ranar Alhamis.

Ya bayyana cewa, an ceto wanda abin ya rutsa da shi, kuma jami’an tsaro na jihar Kano sun mikawa hukumar, domin sake haduwa da iyalansa.

A cewar Babale, Isma’il ya shafe wata guda tare da hukumar a matsugunin su.

Maryam Muhammed, ta yaba da kokarin hukumomi daban-daban da suka ceto danta.

Ta yarda cewa iyaye suna da rawar da zasu taka wajen tabbatar da tsaron ’ya’yansu daga mutanen da suka saba yaudararsu.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp