fidelitybank

Napoli na daf da lashe gasar Serie A – Osimhen

Date:

Victor Osimhen ya yi la’akari da cewa Napoli na gab da lashe Scudetto gasar Serie A, bayan lallasa Torino da ci 4-0 a ranar Lahadi.

Yanzu dai kungiyar Luciano Spalletti ta samu tazarar maki 21 akan Lazio mai matsayi na biyu bayan nasarar da suka yi a filin wasa na Olimpico Grande.

Partenopei na karshe ya lashe kambun shekaru 30 da suka gabata tare da marigayi Diego Armando Maradona ya taka muhimmiyar rawa.

Karanta Wannan: Arsenal ta shiga zawarcin Osimhen

“Muna kusa da Scudetto kuma muna so mu ci nasara ga magoya bayanmu,” Osimhen ya shaida wa shafin yanar gizon kulob din.

Dan wasan mai shekaru 24 ya zura kwallaye biyu a ragar Torino inda ya sake jaddada mahimmancinsa ga nasarar kungiyar a kakar wasa ta bana.

Ya zuwa yanzu dan wasan ya ci kwallaye 21 a wasanni 23 da ya buga wa Napoli a wannan kakar.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp