fidelitybank

Nan gaba kadan za a magance wahalar man fetur – NNPC

Date:

Shugaban kamfanin mai na kasa NNPC, Mele Kyari, ya ba da tabbacin cewa, wahalar da ‘yan ƙasar nan ke sha, sakamakon ƙarancin fetur za ta zo ƙarshe nan gaba kaɗan.

BBC ta rawaito cewa, Mele Kyari ya bayyana hakan ne ranar Laraba yayin da yake amsa gayyatar kwamatin Majalisar Wakilai da ke bincike kan yadda aka shigar da gurɓataccen man fetur Najeriya.

“Game da matsalar nan, bari na ba ku tabbaci cewa mun ɗauki dukkan matakan da suka dace wajen dawo da shigo da mai ƙasar nan. Mun ba da oda mai yawan gaske da za ta ba mu damar kai wa cikin watan Maris, yayin da muke da lita biliyan 2.1 a yanzu,” in ji shi.

“Matsalar da kuke gani, ina tabbatar muku cewa za ta zo ƙarshe nan da mako mai zuwa. Idan komai ya tafi lafiya, saboda matsalolin da ba za mu iya magancewa ba ciki har da jigilar mai a manyan motoci, ba don haka ba, muna da ingantaccen tsari na rarraba mai da zimmar fita daga wannan yanayin.” In ji Mele.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp