fidelitybank

Nan gaba kaɗan zan fallasa Abba da Kwankwaso don mayaudara ne – Tsohon Sakataren Gwamnati

Date:

Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Abdullahi Baffa Bichi, ya yi barazanar bayyana cikakken bayani game da Gwamna Abba Yusuf da mai ba shi shawara a harkar siyasa, Rabiu Kwankwaso, uban gidansa.

Bichi ya ce yana da wasu takardu, faifan murya, da bidiyon da zai fallasa “idan lokaci ya yi.”

Ya yi magana ne a lokacin da yake jawabi ga jama’a a karon farko tun bayan korar sa daga mukaminsa, tare da wasu kwamishinoni biyar, da gwamnan ya yi a watan Disambar 2024.

Da yake jawabi ga magoya bayansa a ranar Alhamis, jim kadan bayan dawowarsa daga Saudiyya, tsohon SSG ya yi alkawarin bayyana ayyukan abokan siyasarsa na baya.

Ya ce, “Na yi farin ciki da na gama aikina cikin kwanciyar hankali. Kamar yadda kuka sani, wannan ba shine lokacin da ya fi dacewa don yin magana ba, amma a lokacin da ya dace za mu fallasa su don mutane su fahimci irin mutanen da suke.

“Ba mutane ne masu amana ba. Suna da yaudara sosai. Ba su san komai ba sai ha’inci da cin amana. Ba mutanen da za a amince da su ba ne.

“Mun rubuta komai daga rubuce-rubucen shaida zuwa sauti da bidiyo.”

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp