fidelitybank

Nan da shekaru 10 Najeriya za ta daina amfani da man Kananzir – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Juma’a, ya sake jaddada aniyar Najeriya na rage hayaki mai gurbata muhalli, inda ya bayyana shirin kawar da amfani da man kananzir a ƙasar nan da shekarar 2030 a matsayin daya daga cikin matakan da za a dauka.

Shugaba Buhari, wanda ya bayyana hakan a yayin wani taron tattaunawa da shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya jagoranta kan taron tattalin arziki kan makamashi da sauyin yanayi (MEF), ya kuma lissafa karuwar amfani da motocin bas wajen safarar jama’a da rage yawan jama’a da kona ragowar amfanin gona a matsayin sassan shirin

Bayanin na Buhari ya zo ne bayan shekaru 10 da gwamnatin tarayya tare da hadin gwiwar masu ruwa da tsaki a harkar man fetur suka fara tsara sabuwar manufar kawar da kananzir da itace da kuma maye gurbinsu da Liquefied Petroleum Gas (LPG) wanda aka fi sani da iskar gas.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp