fidelitybank

Namijin da yake ci da buguzun ya shiga hannu

Date:

Wani magidanci a jihar Adamawa, Muhammed Abubakar, ya ce ya na sanya suturar mata ya na samun kudi a wajen mazan da ba su san komai ba.

Muhammed, wanda ya yi Diploma kan harkokin kasuwanci daga Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Adamawa, Yola, ya ce yana yin ado kamar mace kuma yana bin matan da ke cin zarafin maza da ke nuna sha’awa.

Muhammed wanda dan asalin garin Tashan Sani ne a karamar hukumar Yola ta kudu kuma mai suna Fadi ya bayyanawa wata babbar kotun majistare dake Girei kusa da babban birnin jihar Yola cewa yana aiki tare da abokansa mata.

Ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi ne bayan da dan sanda mai shigar da kara, Wamkai Ngapuro ya gurfanar da shi a gaban kotu.

An bayyana cewa bayan fitarsu ‘yan matan kan ba shi ne tsakanin Naira 500 zuwa Naira 1, 500 bisa la’akari da kudin da suke samu daga wurin maza a ranar.

Kamar yadda labarin ya ke, Muhammad ya dade har kofinsa ya cika domin duk lokacin da maza suka so su same ta (shi), ‘yan matan da suke fita da ita (shi) sai ya yi karyar cewa tana da al’adarta.

DAILY POST ta samu labarin a ranar Talata cewa a karshe wasan ya kare masa a makon da ya gabata, 16 ga watan Nuwamba, a kasuwar Girei a lokacin da yake siyan dan kunne, inda wani mutum ya gan shi wanda ya yi zargin cewa lallai namiji ne.

Mutumin ya yi kararsa, inda har aka kama shi, sannan aka gurfanar da shi a gaban kotu, inda bayan rokonsa, mai gabatar da kara, Insifekta Wamkai, ya bukaci a gurfanar da shi a takaice a karkashin sashe na 351 na dokar shari’a ta manyan laifuka.

Babban Kotun Majistare, karkashin jagorancin Martina Gregory, bayan da ya amsa laifinsa, ya bayar da umarnin a ci gaba da tsare shi a gidan yari har zuwa ranar 5 ga Disamba, 2022.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp