fidelitybank

Nama ton 600,000 na lalacewa duk shekara a Saudiyya

Date:

Hukumar da ke Lura da Inganci da Tsaftar Abinci ta Saudiyya (GFSA) ta ce, kusan tan 600,000 na nama ne ke lalacewa duk shekara a ƙasar.

Hukumar ta faɗi hakan ne a lokacin da take bayyana yawan nama da kajin da aka yi asara ko ya lalace a ƙasar.

GFSA ta ce nama na ɗaya daga cikin abinci mai muhimmanci a ƙasar, to amma ta ce ana barin da yawa yana lalacewa. In ji BBC.

Fiye da tan 444,000 na naman kaji ne ya lalace, yayin da fiye da tan 110,000 na sauran naman dabbobi ya lalace cikin wannan shekara.

Hukumar ta kuma ce ɗaya daga cikin dalilan da suke janyo lalacewar naman shi ne sayensa da ake yi da yawa, ba tare kuma da amfani da shi ba, sannan kuma da dafa abincin da ya fi ƙarfin buƙata.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp