fidelitybank

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Date:

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe wasu ma’aikata ƴan Najeriya da suka makale a yankin Bambari da ke Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya bayan da aka bar su ba tare da kulawa ba.

Sanarwar da Ma’aikatar Harkokin Wajen ƙasar ta fitar a ranar Juma’a ta tabbatar da cewa ofisoshin jakadancin Najeriya da ke Bangui sun tuntubi mutanen da abin ya shafa kuma suna aiki tare da hukumomin cikin gida don tabbatar da lafiyarsu da kuma dawowarsu gida cikin gaggawa.

Ma’aikatar ta kuma shawarci ’yan Najeriya da ke neman aiki a ƙasashen waje su duba sahihancin masu ɗaukar aiki da kuma tabbatar da cewa dukkan takardunsu sun cika kafin tafiya.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...
X whatsapp