fidelitybank

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Date:

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe wasu ma’aikata ƴan Najeriya da suka makale a yankin Bambari da ke Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya bayan da aka bar su ba tare da kulawa ba.

Sanarwar da Ma’aikatar Harkokin Wajen ƙasar ta fitar a ranar Juma’a ta tabbatar da cewa ofisoshin jakadancin Najeriya da ke Bangui sun tuntubi mutanen da abin ya shafa kuma suna aiki tare da hukumomin cikin gida don tabbatar da lafiyarsu da kuma dawowarsu gida cikin gaggawa.

Ma’aikatar ta kuma shawarci ’yan Najeriya da ke neman aiki a ƙasashen waje su duba sahihancin masu ɗaukar aiki da kuma tabbatar da cewa dukkan takardunsu sun cika kafin tafiya.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp