fidelitybank

Najeriya za ta kara da Burundi a gasar cin kofin duniya

Date:

Kungiyar Falconets ta Najeriya za ta kara da Burundi a zagaye na biyu na gasar cin kofin duniya na mata na ‘yan kasa da shekaru 20 na shekarar 2024.

Hukumar kula da kwallon kafa ta Afrika CAF ce ta gudanar da jadawalin a hukumance a birnin Alkahira na kasar Masar.

Za a buga wasannin farko da na biyu tsakanin 6 ga Oktoba zuwa 15 ga Oktoba.

Wadanda suka yi nasara a karawar za su wuce zagaye na uku na wasannin share fage da aka shirya yi tsakanin 12 ga watan Nuwamba zuwa 19 ga Nuwamba.

Kasashe biyu ne za su wakilci Afirka a gasar cin kofin duniya.

Falconets sun kasance a matakin kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya ta karshe.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp