fidelitybank

Najeriya za ta kara da Argentina a Amurka

Date:

Yanzu dai za a buga wasan sada zumuncin kasa da kasa tsakanin Super Eagles ta Najeriya da Albiceleste ta Argentina a kasar Amurka.

Za a yi wasan sada zumunci ne a ranar da ba a bayyana ba a watan Maris.

Tun da farko dai an shirya gudanar da wasan a China amma an soke shi ne sakamakon takaddamar da ta barke tsakanin fitaccen dan wasan Argentina Lionel Messi da hukumomin kwallon kafar China.

Messi dai ya fusata ‘yan kasar China ne bayan da ya ki buga wasan sada zumunci tsakanin kulob dinsa na Inter Miami da Hong Kong X1.

Dan wasan gaba yana fama da rauni a lokacin.

Argentina kuma za ta kara da El Salvador a wani wasan sada zumunci a watan Maris.

Super Eagles za ta yi amfani da wasan sada zumuncin ne domin tunkarar wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA a shekarar 2026 da Afirka ta Kudu da Jamhuriyar Benin a watan Yuni.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp