fidelitybank

Najeriya za ta gwabza da Euitorial Guinea

Date:

Najeriya za ta kara da Equatorial Guinea a wasan farko a rukuni na daya ranar Lahadi a Abidjan a gasar kofin Afirka da ake yi a Ivory Coast.

Ga jerin wasu abinda ya kamata ku sani kan wasan:

Najeriya

Wannan shi ne karon farko da za a kara tsakanin Najeriya da Equatorial Guinea a gasar kofin Afirka.

Amma sun kara a wasan neman shiga gasar kofin duniya a 2010, inda Super Eagles ta yi nasarar cin (1-0; 2-0).

Wannan shi ne karo na 20 da Najeriya za ta kara a Afcon, bayan da ta dauki uku, wato a 1980 da 1994 da kuma 2013 da kai wa wasan karshe sau 14 baya daga gasa 17.

Super Eagles ta yi rashin nasara a wasan karshe a 1984 da Ivory Coast ta dauki nauyi ta kuma lashe kofin, bayan cin 3-1.

Nijeriya ta yi nasara 12 daga wasa 15 baya da rashin nasara uku, rabonda ta buga canjaras tun 2013 tsakaninta da Zambia da suka tashi 1-1.

Super Eagles ta zura kwallo 22 a wasa shida a cikin rukuni a neman shiga Afcon 2023, itace kan gaba a yawan zura kwallaye tsakanin tawaga 24 da za ta kara a gasar bana.

Equatorial Guinea

Wannan shi ne karo na hudu da Equatorial Guinea za ta buga gasar ta AFCON, bayan da ta karbi bakuncin biyu daga ciki.

Tawagar ta taba kai wa matakin quarter-finalists a 2012 da kuma 2020 ta kuma kare a mataki na hudu a 2015.

Equatorial Guinea ba ta taba zura kwallo sama da biyu a raga ba a wasa 15 da ta kara a gasar cin kofin Afirka.

Kwallo biyu kacal Equatorial Guinea ta zura a raga daga 11 a Afcon a farkon minti na 45.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp