fidelitybank

Najeriya za ta dawo kan ganiyarta nan ba da jimawa ba – Fasto

Date:

Babban Fasto na Dunamis International Gospel Center, Dokta Paul Enenche ya ce, daukakar Najeriya za ta dawo nan ba da dadewa ba.

Bawan Allah da ya ke jawabi yayin da ya jagoranci mambobinsa wajen yi wa al’ummar kasar addu’a a ranar Laraba, ya ce, nan ba da dadewa ba kasar za ta girgiza duniya baki daya domin al’amura za su canja.

Ya ce, kudin Najeriya, Naira, zai dawo da karfinsa idan aka kwatanta da dalar Amurka, yana mai jaddada cewa fasfo din kasar ma zai samu daraja nan ba da dadewa ba.

Ya ce, “Najeriya za ta sake bunkasa, yawon bude ido zai sake bunkasa a kasar nan. Abubuwan ma’adinai da ba mu taɓa gani ba, za su tashi daga wannan ƙasa.

“Lokaci zai zo da mugaye za su yi wuya su rayu a nan, ba za su yi maganar kafa mulki ba.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp