fidelitybank

Najeriya za ta ciyo bashin dala biliyan 2.2 a bankin duniya – Wale Edun

Date:

Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya da kuma wani tallafin daga bankin raya ƙasashen Afirka, AfDB.

Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana haka yayin wani taron manema labarai na haɗin gwiwa a ƙarshen tarukan bankin duniya da IMF a birnin Washington DC da ke Amurka.

Da yake magana kan hanyoyin samun kuɗaɗe don tallafa wa tattalin arzikin Najeriya, Edun ya lissafa kuɗaɗen da ƴan Najeriya mazauna ƙetare ke tura wa ƙasar da hannun jari da cibiyoyin bankin duniya da sauran ƙungiyoyin samar da ci gaba na ƙasashen duniya.

Ya ƙara da cewa Najeriya za ta kuma amfana daga tallafin kasafin kuɗi da yake da kuɗin ruwa ƙalilan daga bankin raya ƙasashen Afirka inda ya ce ana tattaunawa da ƴan ƙasashen waje masu zuba hannun jari.

Edun ya bayyana cewa kuɗin da ake samu daga man fetur ne babbar hanyar samun kuɗin shiga ga Najeriya sannan ƙudirin shugaban Najeriya Bola Tinubu na ƙara samar da ɗanyen mai daga ganga miliyan 1.6 duk rana zuwa ganga miliyan biyu kowace rana.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp