fidelitybank

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Date:

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu Buhari a matsayin “mutumin da ya ƙarar da rayuwarsa wajen nuna kishin ƙasa da haɗin kan ƙasarmu”.

“Najeriya ta yi rashin dattijo wanda ya ɗauki ɗawainiyar shugabanci a lokutan fargaba da na nasara, wanda kuma ba za a manta da sadaukarwarsa ba a tsawon lokaci,” kamar yadda Atiku ya bayyana cikin wata sanarwa a shafukan sada zumunta.

Ya kuma yi addu’ar “Allah ya yafe masa kurakuransa kuma ya ba shi Aljannar Firdausi”, sannan ya miƙa ta’aziyya ga iyalansa.

Atiku ya yi hamayya da Buhari a takarar shugabancin Najeriya a lokuta daban-daban, ciki har da na 2019 lokacin da Buhari ke neman wa’adi na biyu.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...
X whatsapp