fidelitybank

Najeriya ta yi asarar gangar mai na tiriliyan 16.25

Date:

Hukumar da ke binciken yadda aka kashe kudaden da aka samu daga ma’adanan man fetur, NEITI, ta ce, Najeriya ta yi asarar gangar mai miliyan 619.7 da kudinsu ya kai naira tiriliyan 16.25 daga 2009 zuwa 2020.

A wata sanarwa da mai magana da yawunta, Obiageli Onuorah, ta fitar a yammacin ranar Laraba ta ce Najeriya na asarar danyen mai saboda yadda ake sace shi da asarar a wani abu da ta kira yi wa kasar zangon kasa.

Jaridar the Punch a Najeriya ta rawaito cewar hukumar ta NEIT ta ce ta gano hakan ne a wasu bayanai da ta tattara daga wasu matsakaitan kamfanoni takwas da ke suka yi aiki akansa tsawon shekaru.

Ta ce ta yaba wa matakin gwamantin ta Najeriya na samar da wani kwamiti na musamman da kan lura da yadda ake sace danyen man.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp