fidelitybank

Najeriya ta koma baya tun bayan hawan Tinubu – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan Kaduna kuma jigo a jam’iyyar Social Democratic Party, SDP, Nasir El-Rufai, ya ce, Najeriya ta koma baya tun bayan hawan shugaba Bola Tinubu.

El-Rufai ya zargi gwamnatin Tinubu da rashin iya aiki, son zuciya da cin amanar manufofin kafa jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da Deutsche Welle Hausa a Katsina.

Ya ce a yau Najeriya ta fi tabarbarewar tsaro da tattalin arziki da shugabanci fiye da yadda ta kasance a gwamnatocin baya.

“Tun lokacin da Tinubu ya hau kujerar shugabancin Najeriya, kasar ta fara komawa baya.

“Rashin tsaro ya karu, tattalin arzikin kasar yana raguwa, mawadata sun zama matalauta, kuma batun kabilanci yana karuwa.

“Duk wanda zai ba wa wani mukami to ya zama wanda ya sani ko kuma daga kabilarsa.

“Za su iya watsi da hakan, amma ‘yan Najeriya ba wawaye ba ne, babu yadda za a yi sunanka ya zama haka, kuma za su ce a’a, kai dan Katsina ne,” in ji shi.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp