fidelitybank

Najeriya ta haramta wa ofishin Jakadanci amfani da kuɗin dala

Date:

Najeriya ta hana ofisoshin jakadun ƙasashen waje amfani da kuɗaɗen ƙasashen waje, domin gudanar da ayyukan neman takardun biza da sauran harkokinsu.

Najeriya da ke fama da matsalar karyewar kuɗin ƙasar wato naira b- ta umarci ofisoshin jakadun ƙasashen wajen su riƙa amfani da kuɗin ƙasar wajen gudanar da hada-hadarsu.

Hukumar Yaƙi da ya yi wa Tattalin Arzikin Najeritya Ta’annati ta EFCC, ta ce an ɗauki matakin ne domin magance mamayar da dala ta yi wa harkokin tattalin arzikin ƙasar, tare da karyewar darajar kuɗin ƙasar, wato naira.

EFCC ta bayyana hada-hada da kuɗin ƙasashen waje da ake yi a ofisoshin jakadun wajen a matsayin wata barazana ga tattalin arzikin ƙasar, da ƙarfi ko kimar ƙasar.

Abaya-bayan nan Najeriya ta fuskanci hauhawar farashin kayyaki tare da faɗuwar darajar kuɗin ƙasar da ba a taɓa gani ba, musamman a shekarar da muke ciki.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp