fidelitybank

Najeriya ta gaza wajen kare rayuka da dukiyar al’umma – AMNESTY

Date:

Ƙungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta zargi gwamnatin Najeriya da gazawa wajen kare rayuka da dukiyar al’ummar ƙasar lamarin da ya sanya masu aikata laifi ke kai farmaki tare da hallaka al’umma.

Ƙungiyar ta bayyana haka ne a matsayin martani kan rahotanni kai hare-hare a jihar Zamfara, inda aka hallaka “mutane kimanin 20”.

A tattaunawarsa da BBC, shugaban ƙungiyar Amnesty International a Najeriya, Isa Sanusi ya yi zargin cewa akwai nakasu a dabarun da Najeriyar ke amfani da su wajen yaƙi da matsalar tsaro a ƙasar.

“Dabarun da gwamnati ke amfani da su wajen kare mutane na da rauni, kuma ya kamata a sake dabara,” in ji Sanusi.

Ya kuma yi zargin cewa a yanzu ƴan siyasar ƙasar sun mayar da hankali ne wajen tunkarar zaɓen shekara ta 2027 a maimakon kare rayuwar al’umma.

“Abin da ƴan siyasa suka mayar da hankali a kai shi ne ya za mu ci zaɓe?”

Ya ƙara da cewa ya kamata gwamnati ta fifita kyautata rayuwar mutane a maimakon siyasa.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp