fidelitybank

Najeriya ta fitar da wutar lantarki zuwa ƙasashen Afrika a kan kuɗi Naira biliyan 181.62 – NBS

Date:

Najeriya ta fitar da wutar lantarki mai darajar Naira biliyan 181.62 zuwa ƙasashen waje a cikin watanni tara na shekarar 2024, kamar yadda rahoton Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ya bayyana. An tura wutar ne zuwa ƙasashen Jamhuriyar Nijar, Togo, da Benin.

Rahoton ya nuna cewa daga watan Janairu zuwa Maris, Najeriya ta bawa Nijar wutar lantarki da kuɗinta ya kai Naira biliyan 63.28. Daga watan Afrilu zuwa Yuni, an fitar da wuta mai darajar biliyan 58.65 zuwa Togo, yayin da daga watan Yuli zuwa Satumba aka tura wutar da kuɗinta ya kai Naira biliyan 59.69 zuwa Chadi.

Wannan na zuwa duk da Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC) ta kayyade yawan wutar da za a fitar zuwa ƙasashen waje tun a watan Mayu, domin tabbatar da wadatar lantarki a Najeriya. NERC ta tsara cewa wutar da za a fitar ba za ta wuce kashi 6% na jimillar wutar da ake samarwa a ƙasar ba.

Hukumar ta bayyana cewa aiwatar da wannan matakin tun a watan Afrilu ya taimaka wajen ƙara yawan wutar lantarki da ake samu a Najeriya.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp