fidelitybank

Najeriya na bukatar shugaba kamar Buhari a 2023 – Adesina

Date:

Fadar shugaban kasa ta ce yayin da shekarar 2023 ke gabatowa, ‘yan Najeriya na bukatar su zabi wani shugaba kamar shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda zai iya kawar da cin hanci da rashawa a kasar.

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis ta cikin shafinsa na Facebook, mai suna, PMB AND THE NDDC wanda ya kasance martani ga binciken da ake yi a hukumar raya yankin Neja Delta.

Adesina ya bayyana cewa, an kwashe sama da shekaru 15 a na cin hanci da rashawa a hukumar ta NDDC, kuma shekaru biyu ne kawai aka fara samun sauki.

Ya ce, “Hukumar Neja-Delta (NDDC) wata hukuma ce, mai shiga tsakani da aka kirkira, domin ci gaban yankin da ake hako mai a kasar nan.

“To, ana nufin ya zama hukumar shiga tsakani, amma abu ɗaya a bayyane yake. Duk da daruruwan biliyoyin Nairori da aka zuba cikin shekaru 20 da suka gabata, maganar gaskiya ta kasance cikin aljihun wasu zababbun mutane, maimakon yankin da kuma rayuwar al’umma gaba daya”. A cewar Adesina.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp