fidelitybank

Najeriya na bukatar shugaba kamar Buhari a 2023 – Adesina

Date:

Fadar shugaban kasa ta ce yayin da shekarar 2023 ke gabatowa, ‘yan Najeriya na bukatar su zabi wani shugaba kamar shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda zai iya kawar da cin hanci da rashawa a kasar.

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis ta cikin shafinsa na Facebook, mai suna, PMB AND THE NDDC wanda ya kasance martani ga binciken da ake yi a hukumar raya yankin Neja Delta.

Adesina ya bayyana cewa, an kwashe sama da shekaru 15 a na cin hanci da rashawa a hukumar ta NDDC, kuma shekaru biyu ne kawai aka fara samun sauki.

Ya ce, “Hukumar Neja-Delta (NDDC) wata hukuma ce, mai shiga tsakani da aka kirkira, domin ci gaban yankin da ake hako mai a kasar nan.

“To, ana nufin ya zama hukumar shiga tsakani, amma abu ɗaya a bayyane yake. Duk da daruruwan biliyoyin Nairori da aka zuba cikin shekaru 20 da suka gabata, maganar gaskiya ta kasance cikin aljihun wasu zababbun mutane, maimakon yankin da kuma rayuwar al’umma gaba daya”. A cewar Adesina.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp