fidelitybank

Najeriya na bukatar matasa maimakon tsoffin mutane da suka nuna kwalamar su a 2023 – Dalong

Date:

Tsohon ministan matasa wasanni da al’adu, Solomon Dalong, ya shawarci ‘yan siyasar da suka haura shekaru 65 da su hakura da neman kujerar shugabancin kasa su barwa matasa.

Dalong ya ce kamata ya yi su mayar da hankali wajen zama sanatoci a majalisar dokokin tarayya, sakamakon tsufa da masu neman kujerun ke da shi.

Ya ce“Matasa masu jini a jika ne ya kamata su dare kujerar shugaban kasa, kamata ya yi duk dan siyasar da ya haura shekaru 65 ya duba yiwuwar zuwa majalisar dattawa, sannan ya hakura da kudirin yin takarar kujerar shugaban kasa”. In ji Dalong.

Sahara Reporters ta rawaito cewa,  tsohon ministan shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jadadda cewar, a yanzu Najeriya na bukatar mutum mai ji da karfi a matsayin shugaban kasa maimakon tsoffin mutane da suka nuna kwalamar su.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp