fidelitybank

Najeriya na buƙatar shugaba jajirtacce mai riƙon amana – Ken Nnamani

Date:

Tsohon shugaban majalisar dattawa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Cif Ken Nnamani, ya bayyana cewa, shugaban kasa mai jiran gado bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka dole ne ya zama shugaba amintacce.

Nnamani ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga gamayyar kungiyoyin matasa da magoya bayan shiyyoyin siyasa shida na Najeriya da suka ziyarci ofishin yakin neman zaben sa na Abuja, domin nuna goyon bayansu ga burinsa na zama shugaban kasa.

Tsohon dan majalisar ya ce, ya yanke shawarar neman jam’iyyar APC, a zaben fidda gwani na shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, 2022, don samar da ingantaccen shugabanci, idan aka zabe shi shugaban kasa, wanda zai hada kan kasar nan, da zurfafa dimokaradiyyar ta da sake gina hanyoyin zamantakewa da tattalin arziki, don samun ci gaba mai dorewa, akan samarwa da kuma rarraba damammaki da albarkatu cikin adalci, a fadin shiyyoyin siyasar Najeriya.

Ya ce, Najeriya a halin da take ciki a halin yanzu, tana bukatar shugaba da aka gwada kuma amintace.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp