fidelitybank

Najeriya na buƙatar shugaba mai gaskiya – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana fatansa na cewa ko wane hali da yanayin da ake ciki, komai zai daidaita a Nijeriya.

Obasanjo, wanda ya bayyana hakan a wani taron Crusade na Duniya da Cocin Deeper Life Bible Church ta shirya, a Abeokuta a ranar Talata, ya bukaci ‘yan Najeriya su kasance da bingaskiya ga Allah.

Tsohon Shugaban kasar ya ce, idan aka yi la’akari da halin da al’amura suke ciki, Nijeriya da ma duniya baki daya na bukatar ɗaukin Allah.

Idan aka yi la’akari da abin da ke faruwa a garuruwanmu, jihohinmu, kasarmu, yankinmu na Afirka ta Yamma, nahiyarmu da duniyarmu, duniyarmu ta bukaci a yi yaki irin wannan.

“Wasu mutane sun zarge mu, Kiristoci da ‘ addini’ ba tare da ruhi ba. Hakika, wannan shi ne matsayin duniya har a lokacin Yesu Kristi, amma ya kamata mu daina bege? A’a.

Najeriya na bukatar irin wadannan mutane masu gaskiya a halin yanzu.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp