fidelitybank

Najeriya na barazanar fadawa cikin matsalar abinci – IMF

Date:

Asusun Lamuni na Duniya IMF, ya ce Najeriya na fuskantar barazanar faÉ—awa cikin matsalar abinci a 2023, saboda hauhawar farashi da kuma ambaliyar da tsadar taki.

A cewar kiddidiga hukumar NBS, hauhawar farashi a Najeriya ya kai maki 23.72 cikin 100 a watan Oktoban 2022, yayinda farashin wasu kayayyakin abinci ya karu daga kashi 50 zuwa 100.

IMF ta ce la’akari da wannan yanayi da ake ciki, farashin kayan abinci zai munana a 2023.

Sannan rahoton IMF ya ce duk da irin wadannan matsaloli, akwai kuma yakin Ukraine da ke shafar tattalin arziki da farashin kayan abinci.

IMF ta ce muddin baa tashi tsaye da bijiro da matakai ba, ‘yan Najeriya da dama za su rasa abinci ko damar iya ciyar da kansu nan gaba kadan.

A makon da ya gabata ne hukumar kididdiga ta kasa a Najeriya ta ce ‘yan kasar miliyan 133 ke cikin talauci, kuma galibinsu ba sa samun ilimi da tsaro da kulawar lafiya.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp