fidelitybank

Najeriya kasa ce matalauciya – Saludo

Date:

Gwamna Chukwuma Soludo na jihar Anambra ya yabawa shugaban kasa Bola Tinubu bisa jajircewarsa na kawo karshen tallafin man fetur.

Soludo, wanda ya yi magana a ranar Talata yayin taron wakilan kungiyar malamai ta Najeriya (NUT), reshen jihar Anambra karo na tara (7th Quadrennial), ya bayyana cire tallafin a matsayin wanda ya dace.

Soludo ya bayyana cewa cirewar na da damar sake farfado da tattalin arzikin kasar.

Ya ce: “Lokaci ya yi da kasar nan ta farka da gaskiyar cewa kasa ce matalauta kuma ta fara rayuwa daidai gwargwado.

“Tun daga wadanda ke kan shugabanci, akwai bukatar a fara rayuwa tare da nunawa jama’a cewa Najeriya kasa ce matalauta.

“Gaskiyar cire tallafin ya shafi kowa, ba ma’aikatan gwamnati kadai ba. Shirin gwamnatin yanzu na rage tasirin ya kasance mai tattare da komai, gami da kokarin gaggawa da matsakaita.”

Soludo ya ce gwamnatinsa za ta dauki karin malamai kuma za ta ci gaba da bai wa ‘yan kasa ilimi mai sauki da inganci.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp