fidelitybank

Najeriya da Saudiyya za su kece raini

Date:

Tawagar Super Eagles za ta buga da ƙasar Saudiyya.

Najeriya za ta buga karawar ce domin gwada ‘yan wasan da za ta fuskanci Lesotho a karawar neman gurbin shiga gasar kofin duniya da za a yi a 2026.

Super Eagles za ta kuma fuskanci Zimbabwe a wasa na biyu a neman shiga babbar gasar tamaula ta duniya da za su kece raini a cikin watan Nuwamba.

Tawagar Saudi Arabia da ake kira Green Falcons za ta fara fafatawa da ta Mali, kwana hudu tsakani ta fuskanci Super Eagles.

Ita kuma Najeriya kafin ta kara da Saudi Arabia kwana uku tsakani, za ta fuskanci Mozambique a dai wasan na sada zumunta.

Wannan shi ne karon farko da Najeriya da Saudiyya za su kece raini tsakanin manyan tawaga, amma Nigeria ta yi nasara a kan Saudi Arabia a 1989 a Fifa U20.

An buga karawar a Riyadh, inda Chrstopher Ohenhen da kuma Mutiu Adepoju suka ci wa Najeriya kwallayen.

Filin wasa na Estadio Municipal de Portimão da ke Algarve a Portugal da zai karbi bakuncin wasa na kungiyar Portimonense S.C. mai cin ‘yan kallo 10,000.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp