fidelitybank

Najeriya da Saudiyya za su kece raini

Date:

Tawagar Super Eagles za ta buga da ƙasar Saudiyya.

Najeriya za ta buga karawar ce domin gwada ‘yan wasan da za ta fuskanci Lesotho a karawar neman gurbin shiga gasar kofin duniya da za a yi a 2026.

Super Eagles za ta kuma fuskanci Zimbabwe a wasa na biyu a neman shiga babbar gasar tamaula ta duniya da za su kece raini a cikin watan Nuwamba.

Tawagar Saudi Arabia da ake kira Green Falcons za ta fara fafatawa da ta Mali, kwana hudu tsakani ta fuskanci Super Eagles.

Ita kuma Najeriya kafin ta kara da Saudi Arabia kwana uku tsakani, za ta fuskanci Mozambique a dai wasan na sada zumunta.

Wannan shi ne karon farko da Najeriya da Saudiyya za su kece raini tsakanin manyan tawaga, amma Nigeria ta yi nasara a kan Saudi Arabia a 1989 a Fifa U20.

An buga karawar a Riyadh, inda Chrstopher Ohenhen da kuma Mutiu Adepoju suka ci wa Najeriya kwallayen.

Filin wasa na Estadio Municipal de Portimão da ke Algarve a Portugal da zai karbi bakuncin wasa na kungiyar Portimonense S.C. mai cin ‘yan kallo 10,000.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp