fidelitybank

Najeriya da Qatar za su fara zirga-zirgar jiragen sama

Date:

Gwamnatin Najeriya ta cimma yarjejeniya da ƙasar Kuwait don fara zirga-zirgar jiragen sama kai tsaye tsakanin ƙasashen biyu.

Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya, Festus Keyamo ne ya bayyana hakan a shafinsa na X.

Mista Keyamo ya ce ya rattaɓa hannu a madadin gwamnatin Najeriya don cimma yarjejeniyar jigilar jiragen sama tsakanin ƙasashe biyu, don bayar da dama ga kamfanonin jiragen sama da aka keɓe don gudanar da zirga-zirgar jiragen sama na kasuwanci, wanda ya shafi jigilar fasinjoji da kaya.

A cewar Keyamo, an rattaba hannu kan yarjejeniyar ne a taron tattaunawa kan harkokin sufurin jiragen sama na ƙasashen duniya (ICAN) da hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta ƙasashen duniya (ICAO) ta shirya a birnin Riyadh na ƙasar Saudiyya.

“Wannan zai bunƙasa harkokin kasuwanci da yawon bude ido da tattalin arziki tsakanin kasashen biyu. Ni da tawagata za mu ci gaba da tattaunawa kan hanyoyi daban-daban tare da ƙasashe daban-daban da ke nan don halartar wannan taron na ICAO na shekara-shekara har zuwa karshen mako, ” in ji Keyamo

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp