fidelitybank

Najeriya da Morocco sun amince a kan bututun iskar Gas

Date:

Kasashen Morocco da Najeriya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar da za ta bayar da damar shimfida bututun iskar gas daga Najeriya zuwa Morocco.

Aikin na tsawon kilomita 7,000 zai hade da bututun arewacin Afirka da ke tura gas zuwa kasashen Turai wanda ke arewacin Morocco.

Shugaban kamfanin mai na Najeriya Mele Kyari ya shaida wa maharta taron sanya hannun wanda aka yi a birnin Rabat na kasar Morocco cewa aikin zai inganta walwalar jama’a tare da magance matsalar hamada da ake fuskanta a wasu yankunan yammacin Afirka.

A watan da ya gabata ne kasar Algeriya ta daina amfani da bututun da ke bi ta Morocco zuwa Spain, abin da ya janyo wa Moroccon koma-baya ta fuskar man gas da kudin fito da kasar ke karba.

A sanarwar da kamfanin na NNPC ya fitar ya ce aikin zai samar wa kasashen yammcin Afirka kudaden shiga ta hanyar karbar kudin fito na gas din da ke bi ta kasashensu.

Kawo yanzu dai ba a san yaushe aikin zai kammala ba, wanda ake sa ran fitar da gas mai tarin yawa a kowacce rana.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp