fidelitybank

Najeriya da Morocco sun amince a kan bututun iskar Gas

Date:

Kasashen Morocco da Najeriya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar da za ta bayar da damar shimfida bututun iskar gas daga Najeriya zuwa Morocco.

Aikin na tsawon kilomita 7,000 zai hade da bututun arewacin Afirka da ke tura gas zuwa kasashen Turai wanda ke arewacin Morocco.

Shugaban kamfanin mai na Najeriya Mele Kyari ya shaida wa maharta taron sanya hannun wanda aka yi a birnin Rabat na kasar Morocco cewa aikin zai inganta walwalar jama’a tare da magance matsalar hamada da ake fuskanta a wasu yankunan yammacin Afirka.

A watan da ya gabata ne kasar Algeriya ta daina amfani da bututun da ke bi ta Morocco zuwa Spain, abin da ya janyo wa Moroccon koma-baya ta fuskar man gas da kudin fito da kasar ke karba.

A sanarwar da kamfanin na NNPC ya fitar ya ce aikin zai samar wa kasashen yammcin Afirka kudaden shiga ta hanyar karbar kudin fito na gas din da ke bi ta kasashensu.

Kawo yanzu dai ba a san yaushe aikin zai kammala ba, wanda ake sa ran fitar da gas mai tarin yawa a kowacce rana.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp