fidelitybank

Najeriya ce ta 143 a fannin zaman lafiya

Date:

Kididdigar zaman lafiya ta duniya ta 2022 ta sanya Najeriya a matsayi na 143 a cikin kasashe da yankuna 163 masu cin gashin kansu, bisa ga matakin zaman lafiya.

Najeriya ta koma matsayi uku a kan teburi daga matsayi na 146 da ta kasance a bara.

Sauran kasashen da ke kan gaba a matsayi na Najeriya sun hada da Mauritius 28; Ghana 40; Gambiya 45; Saliyo 50; Equatorial Guinea 59; Malawi 65; Senegal 70; Maroko 74; Rwanda 72; Laberiya 75; Gabon 75; Angola 78; Lesotho 100; Madagascar 8; Mozambique 122; da Namibiya 68.

Sauran su ne Zambia 56; Tunisiya 85; Tanzania 86; Nijar 140; Burundi 131; Jamhuriyar Benin 105; Botswana 48; Jamhuriyar Kongo 111; Ivory Coast 108; Kamaru 142, Djibouti 113, Algeria 109; Afirka ta Kudu 118; Masar 126, Eritrea 132, Guinea 123, Guinea Bissau 110; Chadi 136; Togo 102; Uganda 121 sai Zimbabwe 127.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp