fidelitybank

Najeriya ce ta 143 a fannin zaman lafiya

Date:

Kididdigar zaman lafiya ta duniya ta 2022 ta sanya Najeriya a matsayi na 143 a cikin kasashe da yankuna 163 masu cin gashin kansu, bisa ga matakin zaman lafiya.

Najeriya ta koma matsayi uku a kan teburi daga matsayi na 146 da ta kasance a bara.

Sauran kasashen da ke kan gaba a matsayi na Najeriya sun hada da Mauritius 28; Ghana 40; Gambiya 45; Saliyo 50; Equatorial Guinea 59; Malawi 65; Senegal 70; Maroko 74; Rwanda 72; Laberiya 75; Gabon 75; Angola 78; Lesotho 100; Madagascar 8; Mozambique 122; da Namibiya 68.

Sauran su ne Zambia 56; Tunisiya 85; Tanzania 86; Nijar 140; Burundi 131; Jamhuriyar Benin 105; Botswana 48; Jamhuriyar Kongo 111; Ivory Coast 108; Kamaru 142, Djibouti 113, Algeria 109; Afirka ta Kudu 118; Masar 126, Eritrea 132, Guinea 123, Guinea Bissau 110; Chadi 136; Togo 102; Uganda 121 sai Zimbabwe 127.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi Æ™anÆ™anta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haÉ—akar ADC na É“aÉ“atu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp