fidelitybank

Najeriya ce kasa ta 103 masu fama da yunwa

Date:

Najeriya ta zama kasa ta 103 cikin jerin kasashen 121 da aka ce suna fama da matsalar yunwa, kamar yadda shugaban Bankin Ci gaban Afrika AFDB Akinwumi Adesina ya bayyana.

Ya bayyana hakan lokacin da ake kaddamar da wani shiri na musamman kan cibiyoyin sarrafa albarkatun noma a Najeriya a ranar Litinin a Abuja.

Ya ce Afrika na fuskantar gagarumin kalubalen karancin abincin da take bukata, yayin da mutum miliyan 283 ke fama da yunwa duk shekara. Ya kara da cewa Afrika na da yanayin noma da yakai kashi 65.

Adesina ya ce “kamar yadda kididdigar yunwa ta duniya ta 2022 ta bayyana, wadda aka saki mako guda baya, Najeriya na matsayi na 103 cikin jerin kasashe 121 da ke fama da yunwa a a duniya.

“Babu wata hujja ta fuskantar yunwa, Najeriya na da kasar noma tana da hekta miliyan 34 ta noma.” in ji Adesina.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp