fidelitybank

Najeriya ce ƙasa ta biyu a duniya da ƴan ƙasar suka shiga Birtaniya aikin yi

Date:

Wani rahoto da ofishin kula da ƙididdiga na Birtaniya ya fitar, ya ce Najeriya ce ƙasa ta biyu mafi yawan mutanen da suka yi tururuwa zuwa Birtaniyan a shekara ta 2024.

Alƙaluman rahoton sun nuna cewa ƴan Najeriya 120,000 ne suka kwarara zuwa Birtaniya a 2024.

Lamarin na nuna cewa ƙasar tana biye da Indiya da ke matsayi na farko a jerin, inda mutanen ta 240,000 suka shiga Birtaniyar.

Rahoton ya ce batun neman aikin yi yana cikin abubuwan da ke sa ƴan Najeriya tururuwar zuwa Birtaniya.

Dakta Ishaku Shitu Al-Mustapha,wani babban malami a jami’ar Canterbury Christ da ke birnin Landan, ya ce neman kyautatuwar rayuwa, kuma su na cikin abin da ya sa ƴan Najeriya ke ƙaura zuwa Birtaniyar.

“Wasu ƴan Najeriya sun gaji da ƙasar, ga rashin shugabanci na gari da kuma rashin albashi mai kyau su ma suna cikin abin da ya ƴan ƙasar ke ficewa daga cikinta,” in ji Dakta Al-Mustapha.

Ya ce samun shugabanni masu kishin ƙasa da kuma tsoron Allah zai sa ƴan Najeriya su rage fita zuwa ƙasashen waje.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp