fidelitybank

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Date:

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar ba za ta lamunci matsin lambar da Amurka ke yi mata na karɓar ƴan ciranin Venezuela da Amurkan ke son ƙwasa tare da mayar da su Najeriya.

Cikin wata hira da gidan Talbijin na Channels, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar na da ”nata matsalolin” don haka ba za ta amince a kawo mata muwaten wata ƙasa ba da aka kora da Amurka.

Matakin na Amurka na zuwa ne kwana biyu bayan da Amurka ta sanar da sauye-sauyen tsarin bai wa ƴan Najeriya bizar masu yawon buɗe ido da ƴan kasuwa, matakin da gwamnatin Najeriyar ta nuna rashin jin daɗinsa.

Gwamnatin Trump dai na ƙokarin kwashe baƙin hauren da suka je ƙasar, musamman baƙaƙen fata domin mayar da su wata ƙasa ta baƙaƙen fata.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp