fidelitybank

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Date:

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar ba za ta lamunci matsin lambar da Amurka ke yi mata na karɓar ƴan ciranin Venezuela da Amurkan ke son ƙwasa tare da mayar da su Najeriya.

Cikin wata hira da gidan Talbijin na Channels, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar na da ”nata matsalolin” don haka ba za ta amince a kawo mata muwaten wata ƙasa ba da aka kora da Amurka.

Matakin na Amurka na zuwa ne kwana biyu bayan da Amurka ta sanar da sauye-sauyen tsarin bai wa ƴan Najeriya bizar masu yawon buɗe ido da ƴan kasuwa, matakin da gwamnatin Najeriyar ta nuna rashin jin daɗinsa.

Gwamnatin Trump dai na ƙokarin kwashe baƙin hauren da suka je ƙasar, musamman baƙaƙen fata domin mayar da su wata ƙasa ta baƙaƙen fata.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...
X whatsapp