fidelitybank

Najeriya ba ta cikin ƙasashen Afrika da aka fi bi bashi a shekarar 2024

Date:

Wani sabon rahoto da asusun bayar da lamuni ta Duniya (IMF) ta fitar ya nuna Najeriya bata cikin ƙasashen Afrika da aka fi bi bashi a shekarar 2024.

Rahoton ya nuna cewa a tsakanin watan Janairu zuwa Yuni na wannan shekarar, gwamnatin tarayya ta biya sama da Dala biliyan 2.24 na basussukan da ake bin ta wanda ya fitar da ita daga ƙasashen da bashi ya yi musu katutu.

Rahoton da ofishin kula da basussuka na Nijeriya ya fitar ya nuna cewa a watanni 3 na farkon 2024, gwamnatin ta biya dala biliyan 1.12 na bashin da ake bin ta.

A watanni 6 na shekarar ne kuma ta sake biyan Dala biliyan 1.12 ga ƙasashe da kuma hukumomin da ke bin ta bashi da suka haɗa da IMF da Babban Bankin Duniya.

Rahoton ya bayyana ƙasar Misira a matsayin wacce take da mafi girman kaso a Nahiyar da ya zarce Dala biliyan 9.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp