fidelitybank

Nagelsmann ya zama sabon kofin Jamus

Date:

Jamus ta naɗa Julian Nagelsmann a matsayin wanda zai jagoranci tawagar ƙwallon ƙafar ƙasar a gasar cin kofin nahiyar Turai da Jamus za ta karɓi baƙunci a baɗi.

Tsohon kocin na Bayern Munich, ya sanya hannu kan kwantiragi har zuwa watan Yulin 2024 don haka zai iya barin aikin bayan an kammala gasar.

Kociyan mai shekaru 36, ya gaji Hansi Flick, da aka kora bayan rashin samun sakamako mai kyau a wasannin da ya jagoranta, wanda ya ƙare da Japan ta doke Jamus da ci 4-1 a farkon wannan watan.

Nagelsmann ya kasance bai da aiki tun bayan da Bayern Munich ta sallame shi a watan Maris bayan ya yi ƙasa da shekaru biyu yana jan ragamar ƙungiyar.

Wasansa na farko zai kasance wasan sada zumunci da Amurka a Connecticut cikin wata mai zuwa

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp