fidelitybank

NAFDAC ta yi gargadi a kan gurbatattun kayan waje da aka shigo dasu

Date:

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta sanar da ‘yan Najeriya cewa, akwai wasu abinci irin su, Continental Mills da Great Value Buttermilk Pancake da Waffle Mix, saboda yuwuwar gurbacewar kayan daga kasashen waje.

Sanarwar da darakta Janar na NAFDAC, Moji Adeyeye ta bayyana a ranar Lahadin da ta gabata cewa, an rarraba kayan a duk fadin kasar a Amurka, inda masu sayen kayayyakin suka sayi kayan daga shagunan sayar da kayayyaki na Walmart.

Ta bukaci masu shigo da kaya, masu rarrabawa, dillalai, masu samar da lafiya, da masu amfani da su da su yi taka-tsan-tsan wajen shigo da kayayyaki, rarrabawa, siyarwa, da amfani da samfurin da aka dawo dasu.

Hukumar ta NAFDAC ta yi kira ga jama’a da suka mallaki wannan samfurin da su daina sayarwa ko amfani da su tare da mika haja ga ofishin NAFDAC mafi kusa.

“NAFDAC tana ƙarfafa ƙwararrun ma’aikatan kiwon lafiya, masu siye da marasa lafiya da su ba da rahoton munanan abubuwan da suka shafi amfani da wannan samfurin zuwa ofishin NAFDAC mafi kusa, NAFDAC PRASCOR ko a kirawo 20543,” in ji sanarwar NAFDAC. “Jama’a na iya ba da rahoton duk wani mummunan tasiri ta hanyar [email protected] ko ta hanyar NAFDAC ADR e-Reporting dandali da ke www.nafdac.gov.ng.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp