fidelitybank

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Date:

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin mutuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana shi a matsayin “aboki, ɗan’uwa, kuma mai kishin ƙasa”.

“Mai Gaskiya ba tsohon shugaban ƙasa ba ne kawai, mutum ne mai kyawawan ɗabi’u na musamman kuma mai ƙwarin rai a ɓoye, wanda ya ƙaunaci Najeriya hatta a lokacin da aka dinga sukarsa,” a cewar Tinubu cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na zumunta.

Tinubu ya ce yana alhinin mutuwarsa “sosai, ba don kawai ni ne magajinsa ba sai don kasancewarsa tsohon abokin gwagwarmya wajen gina ƙasa”.

A ranar Talata ne Tinubu ya jagoranci jana’izar Buhari a gidansa da ke garin Daura na jihar Katsina. A yau kuma zai jagoranci zaman addu’o’i da na majaliar zartarwa duk domin girmama Buhari.

“Najeriya ta yi rashin ɗa na gari. Ni kuma na yi rashin abokina Shugaba Buhari,” in ji shi.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp