fidelitybank

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Date:

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin mutuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana shi a matsayin “aboki, ɗan’uwa, kuma mai kishin ƙasa”.

“Mai Gaskiya ba tsohon shugaban ƙasa ba ne kawai, mutum ne mai kyawawan ɗabi’u na musamman kuma mai ƙwarin rai a ɓoye, wanda ya ƙaunaci Najeriya hatta a lokacin da aka dinga sukarsa,” a cewar Tinubu cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na zumunta.

Tinubu ya ce yana alhinin mutuwarsa “sosai, ba don kawai ni ne magajinsa ba sai don kasancewarsa tsohon abokin gwagwarmya wajen gina ƙasa”.

A ranar Talata ne Tinubu ya jagoranci jana’izar Buhari a gidansa da ke garin Daura na jihar Katsina. A yau kuma zai jagoranci zaman addu’o’i da na majaliar zartarwa duk domin girmama Buhari.

“Najeriya ta yi rashin ɗa na gari. Ni kuma na yi rashin abokina Shugaba Buhari,” in ji shi.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp