fidelitybank

Na yi nadama da Tambuwal ya zama shugaban majalisa ta 7 – Gbajabiamila

Date:

Shugaban majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya ce, ya yi nadamar jagorancin tafiyar da ta bai wa Aminu Tambuwal nasarar zama kakakin majalisa ta bakwai a Najeriya.

Gbajabiamila ya bayyana nadamar tasa ne a lokacin da yake tsokaci kan ‘yan majalisar baya da ya taimaka mawa bayan adawa da zaÉ“in jam’iyya.

Shugaban majalisar ta wakilai, na yin waÉ—annan kalamai ne a wani zaman haÉ—in-gwiwa tsakanin sababbin ‘yan majalisa na APC da kuma sauran jam’iyyun adawa da ke shirin shiga majalisa ta 10 da zaran an Æ™addamar da ita.

Gamayyar ta amince da zaÉ“in da jam’iyyar APC ta yi na Tajudeen Abbas da Benjamin Kalu a matsayin shugaba da mataimakinsa a majalisa ta 10.

Har yanzu ana ci gaba da gudanar da wannan zama a Transcorp Hilton, da ke Abuja.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp